iqna

IQNA

manama post
Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron masarautar Bahrain na ci gaba da kaddamar da farmaki kan gidajen jama'a masu adawar siyasa a kasar tare da kame su.
Lambar Labari: 3481311    Ranar Watsawa : 2017/03/13

Bangaren kasa da kasa, Zuhair Magzawi wani dan majalisar dokokin kasar Tunisia ya bayyana kisan kan da masarautar Bahrain ta yi a kan mata 3 masu fafutuka da cewa sakamakon ne na yin shiru da duniya ta yi.
Lambar Labari: 3481145    Ranar Watsawa : 2017/01/18